YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sheikh Yahya Jingir: “Ba Tinubu nake tallatawa, Musulunci nake tallatawa”
Labaran gida

Sheikh Yahya Jingir: “Ba Tinubu nake tallatawa, Musulunci nake tallatawa”

Sheikh Yahya Jingir ya bayyana cewa ba ya tallata Shugaba Bola Ahmed Tinubu, sai dai yana tallata abin da ya yi imani da shi na Musulunci.Malamin ya b...

Read More
Shugaban KanInvest Ya Karɓi Tsoffin Shugabannin PDP 11 Da Suka Koma APC
Labaran gida, Kasuwanci

Shugaban KanInvest Ya Karɓi Tsoffin Shugabannin PDP 11 Da Suka Koma APC

Shugaban Hukumar Bunƙasa Zuba Jari ta Kano (KanInvest), Dr. Muhammad Nazir Halliru, ya karɓi tawagar tsoffin shugabannin jam’iyyar PDP daga mazabu...

Read More
Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano
Labaran gida, Siyasa

Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya dauki nauyin karatun dalibai 830 da suka kammala karatun NCE...

Read More
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Kan Rashin Cika Yarjejeniyar 2025
Labaran gida, Babban Labari

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Kan Rashin Cika Yarjejeniyar 2025

Ƙungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU) ta umarci rassanta da ke jami’o’i 20 da su fara shirye-shiryen shiga yajin aikin gama-gari, bisa z...

Read More
Rashin Aikin Yi Ga Matasa Ya Ƙaru a Duniya – ILO
Labaran gida

Rashin Aikin Yi Ga Matasa Ya Ƙaru a Duniya – ILO

Ƙungiyar Ƙwadago ta Duniya, ILO, ta ce yawan matasan da ba su da aikin yi ya ƙaru a duniya a shekarar 2025, musamman a ƙasashen da ke da ƙarfin t...

Read More
Tinubu Ya Amince da Tsarin Zuba Jari Dala Biliyan 50
Babban Labari

Tinubu Ya Amince da Tsarin Zuba Jari Dala Biliyan 50

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da wani sabon tsarin zuba jari da aka tsara domin jawo sabbin jarin har dala biliyan 50 a fannin hako man f...

Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Haɗa Gwiwa da USDA Don Ƙarfafa Kamun Kifi da Kiwo a Najeriya
General

Gwamnatin Tarayya Ta Haɗa Gwiwa da USDA Don Ƙarfafa Kamun Kifi da Kiwo a Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta ta tallafa wa Shirin Food for Progress na Ma’aikatar Aikin Gona ta Amurka (USDA) a Najeriya, tana mai bay...

Read More
Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna
Labaran gida

Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna

Sufeto-Janar na ’Yan Sandan Najeriya, IGP Olatunji Rilwan Disu, ya tura Mataimakin Sufeto-Janar na ’Yan Sanda, DIG Ishyaku Mohammed, jihar Osun do...

Read More
.	Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa
Siyasa

. Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cancanci a sake zaɓensa a shekarar 2027, bisa la’akari da sauye-sauyen tattalin arziki da a...

Read More
NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d
Labaran gida

NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d

Hukumar Kula da Yanayi ta Nijeriya (NiMet) ta yi gargaɗin yiwuwar samun ambaliyar ruwa ta ba-zata a wasu sassan ƙasar, inda ta ce jihohi 13 na cikin...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka