YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Atiku ya yabawa jami'an tsaron kasarnan Kan ceto mutane daga hannun boko haram
Babban Labari

Atiku ya yabawa jami'an tsaron kasarnan Kan ceto mutane daga hannun boko haram

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027, Atiku Abubakar, ya yabawa jami’an tsaro bisa nas...

Read More
KNARDA ta yi gargaɗi ga manoma da al’ummar jihar kan wasu mutane da ke amfani da sunanta wajen karɓar kuɗi da sunan samar da tallafin noma.
Babban Labari

KNARDA ta yi gargaɗi ga manoma da al’ummar jihar kan wasu mutane da ke amfani da sunanta wajen karɓar kuɗi da sunan samar da tallafin noma.

Hukumar Bunƙasa Noma da Raya Karkara ta Jihar Kano (KNARDA) ta yi gargaɗi ga manoma da al’ummar jihar kan wasu mutane da ke amfani da sunanta waje...

Read More
Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Florentino Pérez, ya sake lashe zaɓen shugabancin ƙungiyar ba tare da hamayya ba
Wassani

Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Florentino Pérez, ya sake lashe zaɓen shugabancin ƙungiyar ba tare da hamayya ba

Shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Real Madrid, Florentino Pérez, ya sake lashe zaɓen shugabancin ƙungiyar ba tare da hamayya ba, wanda hakan ya ...

Read More
Gwamnatin Tarayya ta sauya ranar fara jigilar rukunin farko na ‘yan Najeriya da ke son dawowa daga ƙasar Afirka ta Kudu, biyo bayan  hare-haren kin jinin baki
Babban Labari

Gwamnatin Tarayya ta sauya ranar fara jigilar rukunin farko na ‘yan Najeriya da ke son dawowa daga ƙasar Afirka ta Kudu, biyo bayan hare-haren kin jinin baki

Gwamnatin Tarayya ta sauya ranar fara jigilar rukunin farko na ‘yan Najeriya da ke son dawowa daga ƙasar Afirka ta Kudu, biyo bayan hare-haren kin...

Read More
Rundunar Hisbah ta Kano ta sanar da cewa za ta fara gudanar da gwajin lafiya ga mutanen da za su amfana da shirin auren gata
Babban Labari

Rundunar Hisbah ta Kano ta sanar da cewa za ta fara gudanar da gwajin lafiya ga mutanen da za su amfana da shirin auren gata

Rundunar Hisbah ta Kano ta sanar da cewa za ta fara gudanar da gwajin lafiya ga mutanen da za su amfana da shirin auren gata da gwamnatin jihar ke shi...

Read More
Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, Mohsen Naqvi, ya gana da ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araqchi, a birnin Tehran.
Babban Labari

Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, Mohsen Naqvi, ya gana da ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araqchi, a birnin Tehran.

Ministan harkokin cikin gida na Pakistan, Mohsen Naqvi, ya gana da ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araqchi, a birnin Tehran.Kafin ganawar tasu a d...

Read More
Kasar mali ta Samar da shingayen tsaro a cikim dazuka na tsahon kilomita 40-40 tsakaninsu da cikin gari
Babban Labari

Kasar mali ta Samar da shingayen tsaro a cikim dazuka na tsahon kilomita 40-40 tsakaninsu da cikin gari

A wani ɓangare na yaƙi da ta’addanci, ƙasar Mali ta samar da wasu shingayen jami’an tsaro a cikin dazuka, kilomita 40-40 tsakanin su da cikin g...

Read More
Miyetti Allah ta yabawa Gwamna Abba Kankwato filayen kiwo 371 a fadin jihar.
Babban Labari

Miyetti Allah ta yabawa Gwamna Abba Kankwato filayen kiwo 371 a fadin jihar.

Shugabannin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah da kungiyar ci gaban Fulani ta Najeriya sun yabawa gwamnatin Jihar Kano kan kokarin da take yi na kwato...

Read More
Gwamnatin Jihar na ci gaba da daukar matakan magance matsalar zaizayar kasa a Jihar
Babban Labari

Gwamnatin Jihar na ci gaba da daukar matakan magance matsalar zaizayar kasa a Jihar

Gwamnatin Jihar Kano ta ce tana ci gaba da daukar matakan magance matsalar zaizayar kasa da ta dade tana addabar al’ummar Bulbula da Gayawa, lamarin...

Read More
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360
Babban Labari

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360

Dakarun rundunar Operation Hadin Kai tare da dakaru na musamman sun ceto mutane 360, galibinsu mata da kananan yara, da ’yan ta’adda suka sace dag...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka