YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano
Labaran gida, Siyasa

Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya dauki nauyin karatun dalibai 830 da suka kammala karatun NCE...

Read More
.	Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa
Siyasa

. Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cancanci a sake zaɓensa a shekarar 2027, bisa la’akari da sauye-sauyen tattalin arziki da a...

Read More
Matar Gwamnan Jihar Osun ta jagoranci zanga-zangar Mata kan tashe -tashen hankula da kamen Yan jam'iyarsu gabanin zaben Gwamnan jihar
Siyasa

Matar Gwamnan Jihar Osun ta jagoranci zanga-zangar Mata kan tashe -tashen hankula da kamen Yan jam'iyarsu gabanin zaben Gwamnan jihar

Uwargidan Gwamnan Jihar Osun, Titilola Adeleke, ta jagoranci zanga-zangar mata a jihar domin nuna adawa da abin da suka bayyana a matsayin kame-kame b...

Read More
INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi  da zasu fafata a zaben 2027
Siyasa

INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi da zasu fafata a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta tsawaita wa’adin miƙa sunayen ’yan takarar kujerar gwamna da na Majalisun Dokokin Jihohi da za s...

Read More
SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202
Siyasa

SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202

Ƙungiyar SERAP ta buƙaci dukkan ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta sanar sunayensu, da su bayyana ci...

Read More
Tinubu Ya Umarci EFCC Ta Nemi A Buɗe Asusun Gwamnatin Jihar Osun Cikin Gaggawa
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Tinubu Ya Umarci EFCC Ta Nemi A Buɗe Asusun Gwamnatin Jihar Osun Cikin Gaggawa

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC) da ta gaggauta komawa kotu domin n...

Read More
Wike: PDP Ba Ta da Ƙarfin Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasa a 2027
Babban Labari, Siyasa

Wike: PDP Ba Ta da Ƙarfin Lashe Zaɓen Shugaban Ƙasa a 2027

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ba ta da ƙarfin da za ta iya lashe zaɓen shugaban ƙasa na shekarar...

Read More
Wike: A Siyasa, Babu Mai Ƙarfafa Abokin Hamayya
Siyasa

Wike: A Siyasa, Babu Mai Ƙarfafa Abokin Hamayya

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa babu ɗan siyasar da zai yi niyyar ƙarfafa abokin hamayyarsa a lokacin fafatawar s...

Read More
Sanata Rufai Hanga Ya Fice Daga Jam'iyyar NDC
Labaran gida, Siyasa

Sanata Rufai Hanga Ya Fice Daga Jam'iyyar NDC

Sanata Rufai Hanga, mai wakiltar Kano ta Tsakiya a Majalisar Dattawa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar NDC, jam'iyyar da tsohon gwamnan Jihar Kano...

Read More
INEC Ta Fara Nuna Takardun Shaidar Karatu Da Bayanan 'Yan Takarar Shugaban Ƙasa Na Zaɓen 2027
Siyasa

INEC Ta Fara Nuna Takardun Shaidar Karatu Da Bayanan 'Yan Takarar Shugaban Ƙasa Na Zaɓen 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fara nuna wa jama'a takardun shaidar karatu da bayanan sirri na 'yan takarar shugaban ƙasa da mataim...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka