YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano
Labaran gida, Siyasa

Ibrahim Adam Ya Samu Sabon Muƙami a Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya nada Ibrahim Adam a matsayin Mai Ba da Shawara na Musamman kan Harkokin Yaɗa Labarai (Special Adviser...

Read More
Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson
Babban Labari, Siyasa

Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson

Jagoran jam’iyyar adawa ta NDC a Najeriya, Sanata Seriake Dickson, ya yi kakkausar suka ga wasu magoya bayan Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, yana...

Read More
Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari
Babban Labari, Siyasa

Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari

Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa ba ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, ba dangane da ...

Read More
Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna
Babban Labari, Siyasa

Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna

Wani harin kwanton ɓauna da ake zargin ‘yan fashin daji ne suka kai wa dakarun Sojin Najeriya a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna ya yi sanad...

Read More
Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC
Babban Labari, Siyasa

Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta yi wa jam’iyyar Access Party, wadda aka fi sani d...

Read More
Harin Iran ya sa Isra’ila ta katse shigar agaji zuwa Gaza
Labaran Ketare, Siyasa, Tsaro

Harin Iran ya sa Isra’ila ta katse shigar agaji zuwa Gaza

Isra’ila ta sanar da sake rufe wuraren shiga da fita na Zirin Gaza bayan hare-haren da Iran ta kai a wasu sassan ƙasar, a wani mataki da mahukunta ...

Read More
Hukumar INEC ta fitar da jerin ƴan takarar zaben cike gurbi
Babban Labari, Siyasa

Hukumar INEC ta fitar da jerin ƴan takarar zaben cike gurbi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta wallafa jerin sunayen ƴan takarar da za su fafata a zaɓukan cike gurbi da aka shirya gudanarwa a ra...

Read More
NDC ta ɗauki matakin sulhu bayan ɓarkewar rikici a jam’iyyar
Babban Labari, Siyasa

NDC ta ɗauki matakin sulhu bayan ɓarkewar rikici a jam’iyyar

Jam’iyyar NDC ta sanar da ɗaukar wasu muhimman matakai da nufin ƙarfafa dimokuraɗiyya, ladabtarwa da haɗin kai a cikin jam’iyyar, yayin da tak...

Read More
Kwankwaso ya yi barazanar ficewa daga jam'iyar NDC
Siyasa

Kwankwaso ya yi barazanar ficewa daga jam'iyar NDC

Hakan yabiyo bayan da jam’iyyar NDC ta cire wasu daga cikin ’yan takarar da tsagin Kwankwasiyya ya gabatar a Kano, tana mai cewa an karya yarjejen...

Read More
Iran Ta Yi Gargaɗin Rufe Mashigar Hormuz Gaba Ɗaya
Labaran Ketare, Siyasa

Iran Ta Yi Gargaɗin Rufe Mashigar Hormuz Gaba Ɗaya

Rundunar Juyin Juya Halin Iran (IRGC) ta yi barazanar rufe Mashigar Hormuz gaba ɗaya ga zirga-zirgar jiragen da ke jigilar mai da iskar gas, yayin da...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka