YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi gargaɗi ga duk wanda ke taimaka wa ’yan bindiga ta hanyar ba su bayanai
Babban Labari

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi gargaɗi ga duk wanda ke taimaka wa ’yan bindiga ta hanyar ba su bayanai

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi gargaɗi ga duk wanda ke taimaka wa ’yan bindiga ta hanyar ba su bayanai, yana mai cewa gwamnati ba za ta yi...

Read More
Majalisar Dattawa Najeriya ta ci alwashin gaggauta Samar da matsaya Kan batun Yan sandan jihohi
Babban Labari

Majalisar Dattawa Najeriya ta ci alwashin gaggauta Samar da matsaya Kan batun Yan sandan jihohi

Majalisar dattijan Najeriya ta yi alƙawarin gaggauta ɗaukar mataki da kuma samun matsaya kan batun ƴan sandan jihohi, a dai-dai lokacin da matsalol...

Read More
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta haramta sare bishiyoyi ba bisa ka'ida ba a harabar ARTV dake kano
Babban Labari

Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta haramta sare bishiyoyi ba bisa ka'ida ba a harabar ARTV dake kano

Gwamnatin Jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da sare bishiyoyi ba tare da ka’ida ba a harabar gidan talabijin na jihar, Abubakar Rimi Television (A...

Read More
Yan bindiga da suka yi garkuwa da Janar Abubakar rabe mai ritaya, sun bukaci a sako mutanensu uku Kafin sakinsa da matarsa
Babban Labari

Yan bindiga da suka yi garkuwa da Janar Abubakar rabe mai ritaya, sun bukaci a sako mutanensu uku Kafin sakinsa da matarsa

Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) da matarsa, sun ruko Gwamnati ta kawo musu dauki daga hannun masu garkuwa da mutane.Koken nasu na cikin wani f...

Read More
Iran ta zargi Amurka da hana tawagar ƙwallon ƙafarta halartar gasar cin kofin duniya ta 2026,
Babban Labari, Wassani

Iran ta zargi Amurka da hana tawagar ƙwallon ƙafarta halartar gasar cin kofin duniya ta 2026,

Iran ta zargi Amurka da hana wasu manyan jami’an tawagar ƙwallon ƙafarta shiga ƙasar, duk da amincewa da bai wa ‘yan wasa da wasu ma’aikatan ...

Read More
Iran Ta Yi Gargaɗin Rufe Mashigar Hormuz Gaba Ɗaya
Labaran Ketare, Siyasa

Iran Ta Yi Gargaɗin Rufe Mashigar Hormuz Gaba Ɗaya

Rundunar Juyin Juya Halin Iran (IRGC) ta yi barazanar rufe Mashigar Hormuz gaba ɗaya ga zirga-zirgar jiragen da ke jigilar mai da iskar gas, yayin da...

Read More
ICPC Ta Yi Watsi Da Buƙatar El-Rufai Ta Samun Kulawar Asibiti
General

ICPC Ta Yi Watsi Da Buƙatar El-Rufai Ta Samun Kulawar Asibiti

Mai bai wa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai shawara kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye, ya zargi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rash...

Read More
Dangote Ya Ƙara Yawan Man Fetur Da Matatarsa Ke Tacewa A Rana
Labaran gida, Kasuwanci

Dangote Ya Ƙara Yawan Man Fetur Da Matatarsa Ke Tacewa A Rana

Matatar man fetur ta Dangote ta ƙara yawan ɗanyen man da take tacewa zuwa ganga 700,000 a rana, bayan wani gwajin da hukumomin da ke kula da harkoki...

Read More
Najeriya Ta Shirya Kwaso Ƴan Ƙasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu Sakamakon Zargin Nuna Wariya
General

Najeriya Ta Shirya Kwaso Ƴan Ƙasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu Sakamakon Zargin Nuna Wariya

Gwamnatin Najeriya ta fara shirye-shiryen kwaso sama da ƴan ƙasarta 1,000 daga Afirka ta Kudu sakamakon ƙara yawaitar tashin-tashina da zargin nuna...

Read More
Haryanzu ana cigaba tafka muhara kan matsalar tsaro a nakeriya musamman a yankin arewa maso gabashi da kuma arewa ta tsakiya sai kuma wasu jihohi dake yankin Kudu maso yammaci
Babban Labari

Haryanzu ana cigaba tafka muhara kan matsalar tsaro a nakeriya musamman a yankin arewa maso gabashi da kuma arewa ta tsakiya sai kuma wasu jihohi dake yankin Kudu maso yammaci

Haryanzu ana cigaba tafka muhara kan matsalar tsaro a nakeriya musamman a yankin arewa maso gabashi da kuma arewa ta tsakiya sai kuma wasu jihohi dake...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka