YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Uwa ta nemi adalci kan zargin jami'in NDLEA da yi wa 'yarta mai shekara takwas fyaɗe
Labaran gida, Babban Labari

Uwa ta nemi adalci kan zargin jami'in NDLEA da yi wa 'yarta mai shekara takwas fyaɗe

Mahaifiyar wata yarinya mai shekara takwas ta buƙaci a tabbatar da adalci bayan zargin cewa wani jami'in Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙw...

Read More
Kotu ta yanke wa wata amarya hukuncin kisa kan kashe angonta a Kano
Labaran gida, Babban Labari

Kotu ta yanke wa wata amarya hukuncin kisa kan kashe angonta a Kano

Babbar Kotun Jihar Kano da ke kan titin Miller ta yanke wa wata sabuwar amarya, Saudat Idris, hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta same ta da laif...

Read More
Tsohon Mataimakin Gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu
Labaran gida, Babban Labari

Tsohon Mataimakin Gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Alhaji Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan fama da jinya, kamar yadda iyalansa suka tabbatar.Marigayin, wanda ya riƙe...

Read More
Amal Umar da Chidi Dike za su haɗu a sabon fim mai suna Love and Fate
Nishadi

Amal Umar da Chidi Dike za su haɗu a sabon fim mai suna Love and Fate

Fitacciyar jarumar Kannywood, Amal Umar, ta sanar da cewa za ta fito tare da shahararren jarumin Nollywood, Chidi Dike, a sabon fim mai suna Love and ...

Read More
Soja Boy ya yi martani ga Adam A. Zango, ya ce: "Kai ne mafi shahara amma mafi talauci a Kannywood"
Nishadi

Soja Boy ya yi martani ga Adam A. Zango, ya ce: "Kai ne mafi shahara amma mafi talauci a Kannywood"

Mawaki Soja Boy ya fitar da wani dogon bidiyo inda ya yi magana kan fitaccen jarumin Kannywood, Adam A. Zango, bayan kwanaki da ya yi alƙawarin bayya...

Read More
Alakanta mutum da shan ƙwaya ko hauka ba adawar siyasa ba ce
Nishadi

Alakanta mutum da shan ƙwaya ko hauka ba adawar siyasa ba ce

Lauya Abba Hikima ya bayyana cewa alakanta mutum da shan miyagun ƙwayoyi, shan giya ko kuma hauka saboda bambancin ra'ayin siyasa ba adawar siyasa ba...

Read More
Hukumar Shari'ar Musulunci ta Kano ta buƙaci wanzamai su zamanantar da sana'arsu
Labaran gida

Hukumar Shari'ar Musulunci ta Kano ta buƙaci wanzamai su zamanantar da sana'arsu

Hukumar Shari'ar Musulunci ta Jihar Kano ta yi kira ga wanzamai da su ƙara zamanantar da sana'arsu tare da kawar da duk wasu dabi'u marasa kyau da ke...

Read More
Zaman lafiya a Kudu maso Gabas ginshiƙi ne na haɗin kai da ci gaban Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labaran gida, Tsaro

Zaman lafiya a Kudu maso Gabas ginshiƙi ne na haɗin kai da ci gaban Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa tabbatar da zaman lafiya da tsaro a yankin Kudu maso Gabas na da matuƙ...

Read More
Shin Me Ya Sa Waƙoƙin Rarara Ke Ci Gaba da Yin Tasiri Duk da Tarin Sukar da Ake Masa?
Nishadi

Shin Me Ya Sa Waƙoƙin Rarara Ke Ci Gaba da Yin Tasiri Duk da Tarin Sukar da Ake Masa?

Duk da yawan suka da muhawarar da waƙoƙinsa ke haifarwa, fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, na ci gaba da kasancewa ɗaya daga cikin mawa...

Read More
Gwamnatin tarayya ta bayyana hanyoyin da kudaden tallafin man fetur ke tafiya
Babban Labari

Gwamnatin tarayya ta bayyana hanyoyin da kudaden tallafin man fetur ke tafiya

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ɗaya daga cikin hanyoyin da ake amfani da kuɗaɗen da aka samu bayan cire tallafin man fetur shi ne tallafa wa ili...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka