YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sace Dalibai a Oyo: Wadanda ake zargi da ta’addanci sun fara tattaunawa, sun gindaya sharadi
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Sace Dalibai a Oyo: Wadanda ake zargi da ta’addanci sun fara tattaunawa, sun gindaya sharadi

Mutanen da ake zargi da kai harin sace dalibai da malamai a makarantu uku da ke garuruwan Esinele, Yamota da Alawusa a karamar hukumar Oriire ta jihar...

Read More
Pep Guardiola zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa
Babban Labari, Wassani

Pep Guardiola zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa

Pep Guardiola ya tabbatar da cewa zai bar Manchester City a ƙarshen kakar wasa, inda hakan zai kawo ƙarshen shekaru goma masu cike da nasarori da ko...

Read More
Mataimakin gwamnan jihar Lagos, Obafemi Hamzat, ya lashe zaɓen fidda gwani na APC
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Mataimakin gwamnan jihar Lagos, Obafemi Hamzat, ya lashe zaɓen fidda gwani na APC

Mataimakin gwamnan jihar Lagos, Obafemi Hamzat, ya lashe zaɓen fidda gwani na APC domin takarar gwamna a 2027 bayan samun ƙuri’u 657,917 cikin 657...

Read More
Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da fara biyan albashin watan Mayu ga dukkan ma'aikatan gwamnati kafin bikin Eid al-Kabir
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da fara biyan albashin watan Mayu ga dukkan ma'aikatan gwamnati kafin bikin Eid al-Kabir

Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da fara biyan albashin watan Mayu ga dukkan ma'aikatan gwamnati kafin bikin Eid al-Kabir domin ba su damar yin shiry...

Read More
Shugabannin jam’iyyar ADC na kasa sun koka kan yadda jami’an hukumar ICPC suka hana su ganin Nasir El Rufai
Labaran gida, Siyasa

Shugabannin jam’iyyar ADC na kasa sun koka kan yadda jami’an hukumar ICPC suka hana su ganin Nasir El Rufai

Shugabannin jam’iyyar ADC na kasa sun koka kan yadda jami’an hukumar ICPC suka hana su ganin Nasir El Rufai, yayin wa ziyar da suka kai inda ake t...

Read More
Shugaban kasar Kenya William Ruto ya ce gwamnatinsa za ta rage farashin man dizel a ƙasar
Labaran Ketare

Shugaban kasar Kenya William Ruto ya ce gwamnatinsa za ta rage farashin man dizel a ƙasar

Shugaban kasar Kenya William Ruto ya ce gwamnatinsa za ta rage farashin man dizel a ƙasar domin tallafa wa masu amfani da shi, biyo bayan zanga-zanga...

Read More
Masarautar Zazzau ta dakatar da shugaban ƙauyen Matarawa bisa zargin damfara da cin zarafin al’umma a harkokin rabon gado.
Labaran gida, Babban Labari

Masarautar Zazzau ta dakatar da shugaban ƙauyen Matarawa bisa zargin damfara da cin zarafin al’umma a harkokin rabon gado.

Masarautar Zazzau ta dakatar da shugaban ƙauyen Matarawa bisa zargin damfara da cin zarafin al’umma a harkokin rabon gado.A cikin wata sanarwa da j...

Read More
Kungiyar Shugabannin ƙananan hukumomi ALGON reshen jihar Kaduna ta karyata rahoton jaridar Sahara Reporters da ya yi zargin gwamnatin jihar na wawure kuɗaɗen ƙananan hukumomi tare da hana su amfani da kudaden gudanar da ayyuka.
Labaran gida, Siyasa

Kungiyar Shugabannin ƙananan hukumomi ALGON reshen jihar Kaduna ta karyata rahoton jaridar Sahara Reporters da ya yi zargin gwamnatin jihar na wawure kuɗaɗen ƙananan hukumomi tare da hana su amfani da kudaden gudanar da ayyuka.

Shugaban ALGON na Jihar Kaduna Muhammad Jamilu Abubakar Albani ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu.Sanarwar ta ce babu gaski...

Read More
Gwamnan kano Abba Kabir yusuf ya kafa kwamitin mutum 13 domin shirya gagarumin bikin cikarsa shekara uku akan mulki
Babban Labari, Siyasa

Gwamnan kano Abba Kabir yusuf ya kafa kwamitin mutum 13 domin shirya gagarumin bikin cikarsa shekara uku akan mulki

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya sanya wa hannuSakataren gwamnatin jihar, Alhaji Um...

Read More
Gwamnatin Jihar Jigawa ta samar da kwale-kwalen gudu guda 20 domin ƙarfafa ayyukan kwashe mutane da bayar da agajin gaggawa
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Jihar Jigawa ta samar da kwale-kwalen gudu guda 20 domin ƙarfafa ayyukan kwashe mutane da bayar da agajin gaggawa

Gwamnatin Jihar Jigawa ta samar da kwale-kwalen gudu guda 20 domin ƙarfafa ayyukan kwashe mutane da bayar da agajin gaggawa a yankunan da ambaliya ke...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka