YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa.
Labaran Ketare

Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa.

Yau juma’a ake cika shekaru 78 da fara mamayar da Isra’ila ke yiwa yankunan Falasɗinawa, ranar da ake yiwa laƙabi da Naƙba ko kuma ranar baƙin...

Read More
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wani direban mota tare da ƙoƙarin sace motar.
Labaran gida, Babban Labari

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wani direban mota tare da ƙoƙarin sace motar.

Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna Bala Yusuf dan karamar hukumar Dutse da ke jihar Jigawa da ake zargi da yinƙurin halaka wan...

Read More
Yan Bindiga Sun Kai Hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano.
Labaran gida, Babban Labari

Yan Bindiga Sun Kai Hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano.

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai mummunan hari ƙauyen Lakwaya da ke ƙaramar hukumar Gwarzo a Jihar Kano, inda suka kashe mutane biyu tar...

Read More
Attajirin Afirka, Aliko Dangote ya hakura da shirin sayen ƙungiyar Arsenal.
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Attajirin Afirka, Aliko Dangote ya hakura da shirin sayen ƙungiyar Arsenal.

Attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afirka, Aliko Dangote, ya bayyana cewa ya janye shirinsa na sayen ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da ke buga gasar...

Read More
Ministan kudi, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da Najeriya ke aiwatarwa sun zama shaida ga kasashen Afirka
Labaran gida, Babban Labari

Ministan kudi, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da Najeriya ke aiwatarwa sun zama shaida ga kasashen Afirka

Ministan kudi, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa sauye-sauyen tattalin arziki da Najeriya ke aiwatarwa sun zama shaida ga kasashen Afirka cewa daukar mat...

Read More
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin da gwamnatinsa ta dauka na tallafawa matatar Dangote
Labaran gida, Babban Labari

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin da gwamnatinsa ta dauka na tallafawa matatar Dangote

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin da gwamnatinsa ta dauka na tallafawa matatar Dangote, yana mai cewa da ba a samu karfin tace mai a cik...

Read More
Najeriya da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Yuro Miliyan 365
Labaran gida, Babban Labari

Najeriya da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Yuro Miliyan 365

Najeriya da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Ta Yuro Miliyan 365Kasashen Najeriya da Jamus sun rattaba hannu kan wata yarjejeniyar hadin gwiwa t...

Read More
Abin da zai iya hana ka auren mace fiye da ɗaya
Labaran Ketare, Nishadi, Babban Labari

Abin da zai iya hana ka auren mace fiye da ɗaya

A shekarar 2019, babban limamin Jami'ar Musulunci ta Al-Azhar a ƙasar Masar ya yi wani kalamin da ya yamutsa hazo, inda ya ce auren mace fiye da ɗay...

Read More
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Aika Sako Ga ‘Yan APC Kafin Fara Zaben Fidda Gwani
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Ya Aika Sako Ga ‘Yan APC Kafin Fara Zaben Fidda Gwani

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga mambobi da masu neman takara da shugabannin jam’iyyar APC da su nuna dattako yayin gudanar da zabukan ...

Read More
Hukumar kula da albarkatun man fetur ta Nijeriya NMDPRA sun nuna cewa an samu ragi a adadin danyen man fetur
Labaran gida, Babban Labari

Hukumar kula da albarkatun man fetur ta Nijeriya NMDPRA sun nuna cewa an samu ragi a adadin danyen man fetur

Bayanai daga hukumar kula da albarkatun man fetur ta Nijeriya NMDPRA sun nuna cewa an samu ragi a adadin danyen man fetur da kasar ke shigowa da shi d...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka