YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu ya bukaci gwamnoni dasufi mayar da hankali kan Inganta Rayuwar al’umma fiye da gina gadoji marasa amfani
Babban Labari

Tinubu ya bukaci gwamnoni dasufi mayar da hankali kan Inganta Rayuwar al’umma fiye da gina gadoji marasa amfani

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga gwamnonin jihohin Najeriya da su mayar da hankali wajen aiwatar da ayyukan da ke inganta rayuwar alâ€...

Read More
Ƴan bindiga sun kai hari kotu a Katsina, alƙali ya tsere ta taga
Tsaro

Ƴan bindiga sun kai hari kotu a Katsina, alƙali ya tsere ta taga

Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kai hari a wata kotun shari'a da ke ƙauyen Gwarjo, a Ƙaramar Hukumar Matazu ta Jihar Katsina, inda Alƙali Mo...

Read More
Sojoji sun kashe Æ´an bindiga uku, sun ceto mutum tara a Jihar Kwara
Babban Labari, Tsaro

Sojoji sun kashe Æ´an bindiga uku, sun ceto mutum tara a Jihar Kwara

Jami'an tsaron Najeriya sun kashe 'yan bindiga uku tare da ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su a wani samame da aka gudanar a Jihar Kwara.An gudan...

Read More
FIFA ta yi alƙawarin ba ƙasashe dala miliyan 40 idan suka amince da shirin sayar da wani ɓangare na Kofin Duniya
Wassani

FIFA ta yi alƙawarin ba ƙasashe dala miliyan 40 idan suka amince da shirin sayar da wani ɓangare na Kofin Duniya

Shugaban Hukumar Kwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA), Gianni Infantino, ya aike da wasiƙa ga hukumomin ƙwallon ƙafa na ƙasashe mambobi 211, inda ya san...

Read More
De Zerbi ya ce Tottenham ba ta da niyyar sayar da Djed Spence
Wassani

De Zerbi ya ce Tottenham ba ta da niyyar sayar da Djed Spence

Kocin Tottenham Hotspur, Roberto De Zerbi, ya bayyana cewa yana son ɗan wasan baya Djed Spence ya ci gaba da zama a ƙungiyar, duk da jita-jitar da k...

Read More
Sabbin sauye-sauye sun mamaye Premier League gabanin kakar 2026/2027
Wassani

Sabbin sauye-sauye sun mamaye Premier League gabanin kakar 2026/2027

Yayin da ya rage kwana 22 a fara gasar Premier League ta kakar 2026/2027, an samu manyan sauye-sauye a tsakanin ƙungiyoyi, daga ɓangaren masu horasw...

Read More
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Karɓi Tawagar Gwamnatin Tarayya Gabanin Ƙaddamar da Aikin Layin Dogon Jirgin Ƙasa na Kano
General

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Karɓi Tawagar Gwamnatin Tarayya Gabanin Ƙaddamar da Aikin Layin Dogon Jirgin Ƙasa na Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya karɓi baƙuncin tawaga daga Ministry of Finance Incorporated (MOFI) da kamfanin Mota-Engil Nigeria ga...

Read More
Turkiyya na shirin taimaka wa Nijeriya wajen bunƙasa masana'antar ƙera jiragen ruwa
Babban Labari, Kasuwanci

Turkiyya na shirin taimaka wa Nijeriya wajen bunƙasa masana'antar ƙera jiragen ruwa

Turkiyya na ƙara faɗaɗa masana'antar ƙera jiragen ruwa, yayin da take shirin taka muhimmiyar rawa wajen taimaka wa Nijeriya cimma burinta na ƙera...

Read More
INTERPOL ta tasa ƙeyar ɗan China daga Nijeriya kan zargin safarar namun daji
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

INTERPOL ta tasa ƙeyar ɗan China daga Nijeriya kan zargin safarar namun daji

Rundunar ’Yansandan Nijeriya, tare da haɗin gwiwar Hukumar ’Yansandan Ƙasa da Ƙasa (INTERPOL), ta tasa ƙeyar wani ɗan ƙasar China mai suna C...

Read More
Hana yara shan sukari na inganta lafiyar ƙwaƙwalwarsu
Lafiya

Hana yara shan sukari na inganta lafiyar ƙwaƙwalwarsu

Wani sabon bincike ya nuna cewa rage yawan shan sukari ga yara tun daga haihuwa zuwa shekaru biyu na iya taimakawa wajen kare lafiyar ƙwaƙwalwa har ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka