YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu ya ɗora mana ɗan takara
Babban Labari, Siyasa

Tinubu ya ɗora mana ɗan takara

Siyasar Jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ana kallonta a matsayin siyasa mai cike da ƙalubale da ke yawan bai wa gwamnoni kunya, inda a...

Read More
Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya
Labaran gida

Gwamnati ta gargadi mazauna yankin Mokwa su fice saboda barazanar sake aukuwar ambaliya

Gwamnatin ƙaramar hukumar Mokwa a jihar Neja ta umarci mazauna yankunan da ambaliya ta shafa a bara da su fice daga wuraren saboda barazanar sake auk...

Read More
Hukumar Hisbah ta kama wani mutum bisa zargin yi wa yarinya mai shekara 11 fyaɗe
Labaran gida

Hukumar Hisbah ta kama wani mutum bisa zargin yi wa yarinya mai shekara 11 fyaɗe

Hisbah a ƙaramar hukumar Dutsinma da ke jihar Katsina ta kama wani mutum bisa zargin yi wa wata yarinya mai shekara 11 fyaɗe a unguwar Bakin Sabuwar...

Read More
Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi
Labaran Ketare, Babban Labari

Amurka na barazanar ƙara ƙaƙaba wa Iran takunkumi

Amurka na ƙara matsa wa Iran lamba ta hanyar sabbin matakan takunkumin tattalin arziƙi, da nufin tilasta mata buɗe Mashigar Hormuz.Sakataren Kuɗin...

Read More
Atiku ya ziyarci Amaechi bayan lashe tikitin takarar ADC
Babban Labari, Siyasa

Atiku ya ziyarci Amaechi bayan lashe tikitin takarar ADC

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, wanda ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a ranar Laraba, ya kai...

Read More
Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Sabon rahoton Amurka kan Fulani a Najeriya: Me ya ce?

Wani rahoto da ake danganta shi da Amurka ya yi zargin cewa wasu Fulani masu ɗauke da makamai na ci gaba da mamaye gonakin Kiristoci tare da kai hare...

Read More
NLC ta soki gwamnati kan matsalar tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki
Labaran gida, Babban Labari

NLC ta soki gwamnati kan matsalar tsaro da taɓarɓarewar tattalin arziki

Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta bayyana damuwarta kan ci gaba da tabarbarewar matsalar tsaro da kuma ƙalubalen tattalin arziki da ake fuskant...

Read More
Isra’ila ta kai hare-hare kan birnin Beirut na ƙasar Lebanon
Labaran Ketare, Babban Labari

Isra’ila ta kai hare-hare kan birnin Beirut na ƙasar Lebanon

Isra’ila ta kai hari a birnin Beirut, babban birnin Lebanon, karo na biyu tun bayan fara aiki da yarjejeniyar tsagaita wuta a watan da ya gabata.Dak...

Read More
Ghana ta dawo da ƴan ƙasarta 300 daga Afirka ta Kudu sakamakon zanga-zangar adawa da baƙin haure.
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana ta dawo da ƴan ƙasarta 300 daga Afirka ta Kudu sakamakon zanga-zangar adawa da baƙin haure.

Jirgin farko da ke ɗauke da ‘yan Ghana da aka kwashe daga Afirka ta Kudu saboda tashin hankalin da ya shafi adawa da baƙin haure ya isa birnin Acc...

Read More
Sandy Onor ne Dan takarar shugaban kasa na PDP tsagin Wike
Babban Labari

Sandy Onor ne Dan takarar shugaban kasa na PDP tsagin Wike

Jam’iyyar PDP tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike, ta tabbatar da tsohon ɗan majalisar tarayya, Sandy Onor, a matsayin ɗan takararta na shugaban ƙ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka