YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Newcastle United Ta Sayi Mai Tsaron Raga Lukas Hornicek Daga Sporting Braga
Wassani

Newcastle United Ta Sayi Mai Tsaron Raga Lukas Hornicek Daga Sporting Braga

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Newcastle United ta kammala ɗaukar mai tsaron raga Lukas Hornicek daga Sporting Braga kan kuɗi kimanin fam miliyan 25.7....

Read More
Mauricio Pochettino Ya Tsawaita Zamansa a Matsayin Kocin Tawagar Amurka Har Zuwa 2030
Wassani

Mauricio Pochettino Ya Tsawaita Zamansa a Matsayin Kocin Tawagar Amurka Har Zuwa 2030

Mauricio Pochettino ya cimma yarjejeniya da Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Amurka (US Soccer) domin ci gaba da zama kocin tawagar ƙwallon ƙafa ta maza ta...

Read More
Jordan Henderson Ya Koma Chelsea Kan Kwantiragin Shekara Biyu
Wassani

Jordan Henderson Ya Koma Chelsea Kan Kwantiragin Shekara Biyu

Ɗan wasan tsakiya na Ingila, Jordan Henderson, ya koma ƙungiyar Chelsea bayan rattaba hannu kan kwantiragin shekara biyu, sakamakon amincewar da aka...

Read More
Fulham Ta Sayi Gonzalo Garcia da Cesar Palacios Daga Real Madrid
Wassani

Fulham Ta Sayi Gonzalo Garcia da Cesar Palacios Daga Real Madrid

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Fulham ta kammala ɗaukar Gonzalo Garcia da Cesar Palacios daga Real Madrid, inda dukkansu suka rattaba hannu kan kwantira...

Read More
Najeriya Ta Tura Sojoji 86 Zuwa Guinea-Bissau Domin Aikin Wanzar da Zaman Lafiya na ECOWAS
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Najeriya Ta Tura Sojoji 86 Zuwa Guinea-Bissau Domin Aikin Wanzar da Zaman Lafiya na ECOWAS

Rundunar Sojin Najeriya ta tura jami'ai 86 zuwa ƙasar Guinea-Bissau domin shiga aikin wanzar da zaman lafiya na Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasa...

Read More
Majalisar Dokokin Kano Ta Amince da Ƙudirin Takaita Ƙarin Kuɗin Makarantun Masu Zaman Kansu
Labaran gida, Babban Labari

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince da Ƙudirin Takaita Ƙarin Kuɗin Makarantun Masu Zaman Kansu

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da wani ƙudiri da zai hana makarantu masu zaman kansu ƙara kuɗin makaranta ba tare da samun izini da sahalew...

Read More
Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta ƙasa da ƙasa, ta koka kan karancin malaman da ke koyarwa a sashin larabci da nazarin addinin muslunci muslunci a jami'ar Jos
Labaran gida

Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta ƙasa da ƙasa, ta koka kan karancin malaman da ke koyarwa a sashin larabci da nazarin addinin muslunci muslunci a jami'ar Jos

Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta ƙasa da ƙasa, ta koka kan karancin malaman da ke koyarwa a sashin larabci da nazarin addinin muslunci muslunci ...

Read More
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Borno ta kama mutane biyar kan zargin yanka matattun shanu da sayar da namansu ga mutane a birnin Maiduguri
Tsaro

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Borno ta kama mutane biyar kan zargin yanka matattun shanu da sayar da namansu ga mutane a birnin Maiduguri

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Borno ta kama mutane biyar kan zargin yanka matattun shanu da sayar da namansu ga ɗaiɗaikun mutane da mahauta masu tsire ...

Read More
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya gargadi mutane  kan tsallaka danja kafin ba da hannu
Babban Labari

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya gargadi mutane kan tsallaka danja kafin ba da hannu

Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya gargadi al'umma kan tsallaka danja kafin ba da hannu, tare da jaddada muhimmancin bin dokokin zirga-zir...

Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga yan kasuwa su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar da tattalin arzikin jihar
Babban Labari

Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga yan kasuwa su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar da tattalin arzikin jihar

Gwamnatin Jihar Kano ta nemi ƴan kasuwa da masu zuba jari su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar al'umma, samar da ayyuka...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka