YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya
General

Tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya

Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanatan mazabar Zamfara ta Yamma, Abdulaziz Yari, ya bukaci al’ummar Arewa da su mara wa Bola Ahmed Tinubu baya do...

Read More
Gwamnatin Kano  na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Kano na ci gaba da baiwa ɓangaren ilimi fifiko tare da haɗa kai da Gwamnatin tarayya da ma sauran ƙungiyoyi.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan yayin da karamar Ministar Ilimi ta kasa Suwaiba Sa’id Ahmed ta kai masa ziyara a gidan gwamnatin Kano.â€...

Read More
Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya
Labaran gida

Sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya

sakataren dindin na ma’aikatar Ayyuka na musamman ta Jihar Bauchi, Shehu Yahaya Jalam, ya rasu a ƙasar Saudiyya yayin gudanar da aikin Hajjin sheka...

Read More
Hukumar Dakile YaÉ—uwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola
Babban Labari, Lafiya

Hukumar Dakile YaÉ—uwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola

Hukumar Dakile Yaɗuwar Cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta tsaurara sa ido kan cutar Ebola bayan sake ɓullar cutar a ƙasashen Kongo da Uganda.Hukumar t...

Read More
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji
Labaran gida, Babban Labari

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji

Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya buƙaci al’ummar Musulmi da su fara duba watan Zul-Hajji, wanda shi ne watan Sallah babba, daga ...

Read More
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu
Labaran Ketare, Babban Labari

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, zai kai ziyara ƙasar China daga ranar 19 zuwa 20 ga watan Mayu, kwanaki kaɗan bayan ziyarar da shugaban Amurka Donal...

Read More
Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal
Labaran gida

Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal

Rundunar ƴansanda a Najeriya ta kori jami'anta biyar masu muƙamin speta da ke aiki a Patakwal da ke jihar Rivers saboda zarginsu da hannu a ayyukan ...

Read More
The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.
Labaran gida, Babban Labari

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at different locations across the state.

The Kano State Hisbah Board has commended officials of the Kano Road Traffic Agency (KAROTA) for intercepting 349 cartons of alcoholic beverages at di...

Read More
‎Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo.
Labaran Ketare, Lafiya

‎Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo.

‎Hukumomin lafiya na Afirka sun tabbatar da ɓullar cutar Ebola a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo , lamarin da ya janyo mutuwar mutane da ...

Read More
Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.
Labaran gida

Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.

Gwamnatin Jihar Zamfara ta hana rakiyar maniyyatan aikin Hajji zuwa filin jirgin sama na Gusau yayin fara jigilar su zuwa ƙasa mai tsarki.Wannan na c...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka