YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

An fatattaki ƴan ta’adda yayin da suka yi yunƙurin kai hare-hare a Arewa maso Gabas

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun samu nasarar dakile wani yunkurin kutsen ƴan ta’adda tare da lalata hanyoyin sam...

Read More
Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Tarihin Janar Rabe da ya rasa ransa a hannun ƴanbindiga

A ranar Asabar, 13 ga Yunin 2026, tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe, ya rasu yayin da yake tsare a hannun ...

Read More
Tsohon Kakakin Sojin Najeriya, Janar Abubakar Rabe, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Tsohon Kakakin Sojin Najeriya, Janar Abubakar Rabe, Ya Rasu a Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon mai magana da yawun rundunar sojin Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya), ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu garkuwa da mutan...

Read More
Tinubu ya ce babu dimokraɗiyya mai ɗorewa ba tare da tsaro ba
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu ya ce babu dimokraɗiyya mai ɗorewa ba tare da tsaro ba

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su ci gaba da ƙaunar ƙasarsu duk da ƙalubalen da take fuskanta, musamman mat...

Read More
Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu
Babban Labari, Tsaro

Matawalle: Ƴan adawa na kambama matsalar tsaro don ɓata sunan Tinubu

Ƙaramin Ministan Tsaro na Najeriya, Bello Matawalle, ya zargi ƴan adawa da ƙoƙarin kambama matsalar tsaro a ƙasar domin ɓata sunan Shugaba Bola ...

Read More
Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson
Babban Labari, Siyasa

Obi da Kwankwaso ne suka amfana da NDC, ba akasin haka ba – Dickson

Jagoran jam’iyyar adawa ta NDC a Najeriya, Sanata Seriake Dickson, ya yi kakkausar suka ga wasu magoya bayan Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso, yana...

Read More
Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari
Babban Labari, Siyasa

Majalisar Dattawa ta musanta bayar da umarnin kama Mele Kyari

Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa ba ta bayar da umarnin kama tsohon shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari, ba dangane da ...

Read More
Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna
Babban Labari, Siyasa

Babban jami’in soja ya rasa ransa a harin kwanton ɓauna a Kaduna

Wani harin kwanton ɓauna da ake zargin ‘yan fashin daji ne suka kai wa dakarun Sojin Najeriya a ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna ya yi sanad...

Read More
Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC
Babban Labari, Siyasa

Jam’iyyar Matasa ta samu nasara a kotu kan rajista da INEC

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta yi wa jam’iyyar Access Party, wadda aka fi sani d...

Read More
Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu
Labaran Ketare, Babban Labari

Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kogi ta tabbatar da harin da ‘yan bindiga suka kai a wata makaranta da ke jihar, inda rahotanni suka ce...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka