YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC
Babban Labari

'Yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar Oyo a jam’iyyar APC

Wasu yan bindiga sun yi garkuwa da Olaide Busayo Adegoke John-Paul, ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki na Najeriya kuma ɗan takarar gwamnan Jihar...

Read More
Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Malamai Sun Fito Zanga-Zanga a Najeriya Kan Sace Ɗalibai a Borno da Oyo

malamai a sassa daban-daban na Najeriya sun fito zanga-zanga a faɗin ƙasar, inda suke neman a gaggauta kuɓutar da ɗaliban da aka sace a jihohin Oy...

Read More
Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno
Labaran gida, Tsaro

Wasu iyaye Sun Zargi Gwamnati da yin watsi da yaran da aka sace a Borno

Gwamnatin Najeriya na ci gaba da fuskantar matsin lamba kan rashin kuɓutar da ɗaliban makaranta 42 da aka sace a jihar Borno, waɗanda har yanzu ke ...

Read More
An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya
Labaran Ketare, Tsaro

An Kashe Mutane Biyu a Rikicin Zanga-zanga a Cibiyar Amurka Kan Ebola a Kenya

An harbe mutane biyu a garin Nanyuki da ke tsakiyar Kenya yayin da ake ci gaba da zanga-zanga kan shirin Amurka na kafa cibiyar killace masu Ebola a w...

Read More
Gwamnatin Kano ta amince da daukar matakan da suka dace na rage karfin ambaliyar ruwa a kano, bayan Rahoton NEMA
Babban Labari

Gwamnatin Kano ta amince da daukar matakan da suka dace na rage karfin ambaliyar ruwa a kano, bayan Rahoton NEMA

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ta bayyana cewa yankuna 178 da ke cikin kananan hukumomi 28 na Jihar Kano na cikin hadarin fuskantar ambal...

Read More
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji 23 Daga Hannun Masu Garkuwa a Kogi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kuɓutar da fasinjoji 23 da wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka sace a kan hanyar Ayegunle zuwa Bunu, a ƙaramar ...

Read More
Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci
Labaran Ketare, Babban Labari

Shugaban Senegal Ya Sanar da Sabbin Naɗe-Naɗen Ministoci

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sanar da sabuwar majalisar ministocin ƙasar, wadda ta haɗa da wasu jiga-jigan da suka yi aiki a ƙarƙas...

Read More
Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana
Labaran Ketare, Babban Labari, Lafiya

Majalisar Ɗinkin Duniya Ta Yi Gargaɗin Tsananin Yanayin Zafi a Bana

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya yi kira ga ƙasashen duniya da su ɗauki matsalar tsananin yanayin zafi da muhimmanci...

Read More
Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko
Labaran Ketare, Siyasa

Shugaban Benin Ya Sauka Nijar Domin Ziyarar Aiki Ta Farko

Shugaban Benin Ya Kai Ziyarar Aiki Ta Farko Nijar Domin Farfaɗo da DangantakaSabon shugaban Jamhuriyar Benin, Romuald Wadagni, zai kai ziyarar aiki t...

Read More
Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya
Labaran Ketare, Lafiya

Yayin Da Ebola Ke Ƙara Ƙamari, Shugaban WHO Ya Ziyarci Cibiyar Jinya

Shugaban WHO Ya Ziyarci Yankin da Ebola Ta Fi Kamari a DRCShugaban Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya kai ziyara gabashin ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka