YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Lashe Lambobin Yabo 24 a Gasar Commonwealth
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Lashe Lambobin Yabo 24 a Gasar Commonwealth

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya tawagar Najeriya murnar bajintar da ta nuna a Gasar Commonwealth da aka gudanar a birnin Glasgow na ƙasar ...

Read More
Gwamna Uba Sani Ya Bai Wa Mijin Marigayiya Ummulkhairi Gida da Tallafi
Labaran gida, Babban Labari

Gwamna Uba Sani Ya Bai Wa Mijin Marigayiya Ummulkhairi Gida da Tallafi

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bai wa Malam Usman Aliyu, mijin marigayiya Ummulkhairi, malamar Islamiyyar da aka kashe ta hanyar ƙonawa a ...

Read More
Shugaba Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Nasarar da Ta Samu a Gasar Commonwealth da Aka Gudanar a Glasgow
Labaran gida, Wassani

Shugaba Tinubu Ya Taya Tawagar Najeriya Murnar Nasarar da Ta Samu a Gasar Commonwealth da Aka Gudanar a Glasgow

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Tawagar Najeriya murnar bajintar da ta nuna a Gasar Commonwealth da aka gudanar a birnin Glasgow na ƙasar ...

Read More
Shugaba Tinubu Zai Ƙaddamar da Aikin Titin Kaduna–Birnin Gwari Mai Tsawon Kilomita 122
Labaran gida, Babban Labari

Shugaba Tinubu Zai Ƙaddamar da Aikin Titin Kaduna–Birnin Gwari Mai Tsawon Kilomita 122

Ana sa ran Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai aza harsashin fara aikin gina titin Kaduna zuwa Birnin Gwari mai tsawon kilomita 122, wani aiki da a...

Read More
Ƙaramin Ministan Harkokin Waje Ya Yi Kira Ga Masu Yaɗa Labarai Su Fito da Ayyukan Ma’aikatar NTAC
Labaran gida

Ƙaramin Ministan Harkokin Waje Ya Yi Kira Ga Masu Yaɗa Labarai Su Fito da Ayyukan Ma’aikatar NTAC

Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye, ya yi kira ga kafafen yaɗa labarai da su ƙara wayar da kan al'umma kan ayyuka...

Read More
Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa Ta Amince da Sabon Shirin Bunkasa Kuɗaɗe na Dala Biliyan 4.5 Karkashin Project Gazelle
Labaran gida, Babban Labari

Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa Ta Amince da Sabon Shirin Bunkasa Kuɗaɗe na Dala Biliyan 4.5 Karkashin Project Gazelle

Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa (NEC) ta amince da sake tsara bashin shirin Project Gazelle na dala biliyan 3.3 ta hanyar sabon shirin samar da kuÉ...

Read More
Mutane Biyu Sun Nutse Bayan Ruwan Sama a Damaturu
Labaran gida

Mutane Biyu Sun Nutse Bayan Ruwan Sama a Damaturu

Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Yobe (SEMA) ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon mamakon ruwan sama da aka yi da sanyin safiyar yau a bi...

Read More
'Yan Sanda Sun Kama Mutane 48 a Samame  a Zamfara
Labaran gida, Babban Labari

'Yan Sanda Sun Kama Mutane 48 a Samame a Zamfara

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Zamfara, ta kama mutane 48 da ake zargi da aikata laifuffuka a wani samame da aka kai maboyar masu laifi a cikin birnin Gus...

Read More
Najeriya da Isra'ila Sun Jaddada HaÉ—in Gwiwa a Tsaro, Noma da Fasaha
Labaran gida, Babban Labari

Najeriya da Isra'ila Sun Jaddada HaÉ—in Gwiwa a Tsaro, Noma da Fasaha

Gwamnatin Najeriya da ta Isra'ila sun sake jaddada aniyarsu ta ƙara ƙarfafa alaƙar ƙasashen biyu a fannonin tsaro, tsaron ƙasa, noma, fasaha, laf...

Read More
Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Ingila Za Ta Janye Goyon Bayanta Ga Gianni Infantino
Wassani

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Ingila Za Ta Janye Goyon Bayanta Ga Gianni Infantino

Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Ingila (FA) na shirin rubuta wa shugaban FIFA, Gianni Infantino, takardar sanar da janye goyon bayan da take ba shi, yayin d...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka