YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

NDLEA ta cafke hodar iblis da aka ɓoye cikin cajar waya zuwa Saudiyya
Babban Labari

NDLEA ta cafke hodar iblis da aka ɓoye cikin cajar waya zuwa Saudiyya

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta ce jami’anta sun cafke wani kayan hodar iblis (cocaine) da aka ɓoye cikin cajar...

Read More
INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi  da zasu fafata a zaben 2027
Siyasa

INEC ta tsawaita wa’adin Miƙa Sunayen ’Yan takarar Gwamna da na Majalisun Jihohi da zasu fafata a zaben 2027

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta tsawaita wa’adin miƙa sunayen ’yan takarar kujerar gwamna da na Majalisun Dokokin Jihohi da za s...

Read More
SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202
Siyasa

SERAP ta bukaci ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 su bayyana kadarorinsu kafin zaɓen 202

Ƙungiyar SERAP ta buƙaci dukkan ‘yan takarar shugaban ƙasa 19 da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta sanar sunayensu, da su bayyana ci...

Read More
DSS Ta Gurfanar da Tsohon Jami’inta Bisa Zargin Alaƙa da IPOB
Babban Labari

DSS Ta Gurfanar da Tsohon Jami’inta Bisa Zargin Alaƙa da IPOB

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta gurfanar da wani tsohon jami’inta, Nwaogu Ihechimere Ezeakolam, a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Ab...

Read More
Tinubu Ya Buƙaci Jami’o’i Su Fara Koyar da Kasuwar Hannayen Jari
Babban Labari

Tinubu Ya Buƙaci Jami’o’i Su Fara Koyar da Kasuwar Hannayen Jari

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce ya kamata jami’o’in ƙasar su fara koyar da ilimin kasuwar hannayen jari (Stock Market) domin bai wa m...

Read More
ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba
Labaran gida, Tsaro

ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ba ta samu wata hujja da ke nuna cewa Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamil...

Read More
Mahaifin Lionel Messi, Jorge, Ya Rasu Yana da Shekara 68
Labaran gida, Labaran Ketare, Wassani

Mahaifin Lionel Messi, Jorge, Ya Rasu Yana da Shekara 68

Jorge Messi, mahaifin fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Argentina, Lionel Messi, ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya na dogon l...

Read More
An Rantsar da Sabon Shugaban Colombia, Ya Sha Alwashin Yaƙar Masu Fataucin Miyagun Ƙwayoyi
Labaran Ketare, Babban Labari

An Rantsar da Sabon Shugaban Colombia, Ya Sha Alwashin Yaƙar Masu Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

An rantsar da sabon shugaban ƙasar Colombia, Abelardo de la Espriella, inda ya sha alwashin murƙushe abin da ya kira ta’addancin ƙungiyoyin masu ...

Read More
An Naɗa Sheikh Abdulƙadir Jiyali Sarkin Takutaha na Ƙasar Hausa
Nishadi

An Naɗa Sheikh Abdulƙadir Jiyali Sarkin Takutaha na Ƙasar Hausa

An naɗa Sheikh Abdulƙadir Jiyali a matsayin Sarkin Takutaha na Ƙasar Hausa, a wani biki da aka gudanar a Fadar Mai Martaba Sarkin Daura, Alhaji Uma...

Read More
’Yan Majalisar Wakilai Sun Dakatar da Hutun Majalisa
Babban Labari

’Yan Majalisar Wakilai Sun Dakatar da Hutun Majalisa

Wasu ’yan Majalisar Wakilan Najeriya sun buƙaci majalisar tarayya ta dakatar da hutun da take yi, domin gudanar da zaman gaggawa kan wasu muhimman ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka