YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Malema ya zargi gwamnati da goyon bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi a Afirka ta Kudu
Labaran Ketare

Malema ya zargi gwamnati da goyon bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi a Afirka ta Kudu

Ɗan siyasa kuma ɗan majalisar dokokin Afirka ta Kudu, Julius Malema, ya bayyana hare-haren ƙiyayya ga baƙi da aka kai kwanan nan a ƙasar a matsay...

Read More
Farashin mai ya faɗi sakamakon hasashen yarjejeniya tsakanin Iran da Amurka
Labaran Ketare, Kasuwanci

Farashin mai ya faɗi sakamakon hasashen yarjejeniya tsakanin Iran da Amurka

Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya faɗi zuwa mafi ƙasƙantar mataki cikin kusan watanni huɗu, sakamakon ƙaruwa da fatan cimma yarjejeniya...

Read More
Iran ta sanar da cewa za a binne Ali Khamenei ranar 9 ga Yuli.
Labaran Ketare

Iran ta sanar da cewa za a binne Ali Khamenei ranar 9 ga Yuli.

An sanar da cewa za a binne tsohon jagoran Iran, Ali Khamenei, a ranar 8 ga Yulin 2026, watanni uku bayan rasuwarsa sakamakon hare-haren da Amurka da ...

Read More
Trump na shirin tura wasu ‘yan ciranin Iran zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya
Labaran Ketare

Trump na shirin tura wasu ‘yan ciranin Iran zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya

Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Shugaban Amurka, Donald Trump, na shirin tura wasu ‘yan ciranin Iran tare da wasu baki daga ƙasashe daban-daban z...

Read More
An yanke wa Yoon Suk Yeol hukuncin shekaru 30 a gidan yari
Labaran Ketare

An yanke wa Yoon Suk Yeol hukuncin shekaru 30 a gidan yari

Wata kotu a Koriya ta Kudu ta yanke wa tsohon shugaban ƙasar, Yoon Suk Yeol, hukuncin daurin shekaru 30 a gidan yari bayan same shi da laifin bayar d...

Read More
Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam
Labaran Ketare, Tsaro

Mutum biyu sun fuskanci hukuncin kisa a Thailand kan harin bam

Wata kotu a ƙasar Thailand ta yanke wa wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan ta same su da laifin kai ɗaya daga cikin munanan hare-haren ta’addanci...

Read More
Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai
Labaran Ketare, Tsaro

Ƴan Indiya uku sun mutu a harin Amurka kan jirgin dakon mai

An tabbatar da mutuwar ma’aikatan ruwa uku ‘yan ƙasar Indiya bayan wani hari da sojojin Amurka suka kai kan wani jirgin dakon man fetur a mashigi...

Read More
Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu
Labaran Ketare, Babban Labari

Ƴanbindiga sun kai hari makaranta a Kogi, mutum uku sun rasa rayukansu

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kogi ta tabbatar da harin da ‘yan bindiga suka kai a wata makaranta da ke jihar, inda rahotanni suka ce...

Read More
Pakistan ta kai farmakin sama kan Afghanistan
Labaran Ketare

Pakistan ta kai farmakin sama kan Afghanistan

Ƙasar Pakistan ta kai hare-haren sama a yankin iyakarta da Afghanistan, lamarin da ya tayar da sabon rikici tare da kawo ƙarshen watanni na kwanciya...

Read More
Trump ya yi barazanar hukunta Iran kan jinkirta tattaunawar sulhu
Labaran Ketare

Trump ya yi barazanar hukunta Iran kan jinkirta tattaunawar sulhu

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce Iran za ta fuskanci sakamako kan abin da ya kira jan ƙafa wajen tattaunawar neman sulhu.A wani saƙo da ya walla...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka