YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato
Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya sun daƙile shirin kwanton ɓaunar ƴanbindiga a Filato

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation ENDURING PEACE da ke aiki a Jihar Filato sun samu nasarar dakile wani kwanton bauna da ake zargin...

Read More
Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai
Babban Labari, Tsaro

Sarkin Musulmi Ya Yi Kira ga ’Yan Najeriya Su Rungumi Zaman Lafiya da Haɗin Kai

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya yi kira ga ’yan Najeriya da su rungumi zaman lafiya, haɗin kai da fahimtar juna, yana m...

Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Jaddada Tsaro a Najeriya
Babban Labari, Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Jaddada Tsaro a Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada ƙudirin ta na ƙarfafa tsaro a faɗin Najeriya da kuma bayar da gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya a duniya t...

Read More
’Yan Sanda Sun Tabbatar da Kashe ’Yan Bindiga 17 a Arangamar da yan Bindiga a Kebbi
Babban Labari, Tsaro

’Yan Sanda Sun Tabbatar da Kashe ’Yan Bindiga 17 a Arangamar da yan Bindiga a Kebbi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da cewa an kashe ’yan bindiga 17 da ake zargi a wata arangamar musayar wuta tsakanin jami’an tsaro da ...

Read More
Rundunar sojin Najeriya ta bude kofar daukar sabbin ma'aikata a bangaren Short service
Tsaro

Rundunar sojin Najeriya ta bude kofar daukar sabbin ma'aikata a bangaren Short service

Rundunar Sojin Najeriya ta buɗe damar neman aikin soja na Short Service na Shekarar 2027 ga fararen hula da jami’an soji masu aiki da suka cika sha...

Read More
DSS Ta Saki Kafinta Mustapha Marwana Bayan An Wanke Shi Daga Zargin Alaƙa da Ta’addanci
Babban Labari, Tsaro

DSS Ta Saki Kafinta Mustapha Marwana Bayan An Wanke Shi Daga Zargin Alaƙa da Ta’addanci

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta saki wani kafinta mai suna Mustapha Marwana, bayan bincike ya tabbatar da cewa babu wata shaida da ke n...

Read More
Sojoji Sun Ceto Mutane 33 da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa da Su a Zamfara
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 33 da ’Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa da Su a Zamfara

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Fansan Yamma sun ceto mutane 33 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Tsafe ...

Read More
Yan sanda a Jihar kwara sun kama wata mata da ake zargin da kashe yar kishiyarta
Tsaro

Yan sanda a Jihar kwara sun kama wata mata da ake zargin da kashe yar kishiyarta

Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta kama wata mata mai suna Sadiat Yunusa, bisa zargin ta shake ’yar mijinta mai shekaru uku, Ummaiyat har ta mutu...

Read More
ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba
Labaran gida, Tsaro

ICPC Ta Ce Ba Ta Samu Hujjar Laifi Kan Femi Gbajabiamila ba

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ba ta samu wata hujja da ke nuna cewa Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamil...

Read More
Mutane 25 Sun Mutu, Macizai Sun Sari Wasu, Mata Biyu Sun Haihu Yayin da Suke Hannun Masu Garkuwa
Tsaro, Babban Labari

Mutane 25 Sun Mutu, Macizai Sun Sari Wasu, Mata Biyu Sun Haihu Yayin da Suke Hannun Masu Garkuwa

Fiye da mutane 300 da aka yi garkuwa da su a hare-hare daban-daban a jihohin Kwara da Neja sun samu 'yanci bayan kusan watanni shida a hannun masu gar...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka