YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo
Labaran gida, Siyasa

Abin takaici ne yadda ake rasa rayuka a Kano — Gwarzo

Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar NDC kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya soki Gwamna Abba Kabir Yusuf, inda ya zar...

Read More
Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari
Labaran gida, Babban Labari

Mafi ƙarancin albashi na iya haura N100,000 yayin da gwamnoni ke nazari

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na duba yiwuwar ƙara mafi ƙar...

Read More
Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu
Labaran Ketare, Kasuwanci

Cibiyar gas ta South Pars ta janyo wa Iran asarar dala biliyan huɗu

Wani ɗan majalisar dokokin Iran, Jafar Pourkabagani, ya bayyana cewa ƙasar ta yi asarar da ta kai kusan dala biliyan huɗu a filin gas na South Pars...

Read More
Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina
Labaran gida, Tsaro

Tsohon kakakin sojoji ya faɗa hannun ƴanbindiga a Katsina

Ana zargin wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Rundunar Sojin Najeriya, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, tare da...

Read More
Paris St German ta lashe Champions League karo na biyu a jere
Wassani

Paris St German ta lashe Champions League karo na biyu a jere

Read More
Gwamna Makinde ya nuna Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake so ya gaje shi a Oyo
Labaran gida, Siyasa

Gwamna Makinde ya nuna Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake so ya gaje shi a Oyo

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana Bimbo Adekanmbi a matsayin wanda yake fatan zai gaje shi a kujerar gwamnan jihar a zaben shekarar 2027.Mak...

Read More
Dakta Dahir Hashim ya yaba wa Gwamna Abba kan nuna hikima a batun fitar da ƴan takarar APC
Labaran gida, Siyasa

Dakta Dahir Hashim ya yaba wa Gwamna Abba kan nuna hikima a batun fitar da ƴan takarar APC

Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar Kano, Dakta Dahir M. Hashim, ya yaba wa Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, bisa abin da ya bay...

Read More
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola
Babban Labari, Lafiya

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya zai kai ziyara gabashin Congo saboda Ebola

Ziyarar Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus na nuna muhimmancin da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ke bai wa yaƙi da cutar Ebola a yankunan da suka fi fu...

Read More
PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?
Labaran Ketare, Babban Labari, Wassani

PSG ko Arsenal, wa zai lashe kofin Turai?

Babu tabbataccen wanda zai lashe kofin Champions League har sai an buga wasan ƙarshe, amma PSG da Arsenal duka suna da dalilan da ke sa magoya bayans...

Read More
Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers
Wassani

Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers

Dan wasan baya na Newcastle United, Kieran Trippier, na dab da komawa Wolverhampton Wanderers bayan bangarorin biyu sun kai matakin karshe na tattauna...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka