YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojojin Najeriya Sun Kama Mutum Shida Kan Zargin Taimaka Wa ISWAP a Borno
Labaran gida, Babban Labari

Sojojin Najeriya Sun Kama Mutum Shida Kan Zargin Taimaka Wa ISWAP a Borno

Rundunar Sojojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Hadin Kai sun kama mutum shida da ake zargi da taimaka wa mayaƙan ƙungiyar ISWAP wajen gudana...

Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Ba Ta Da Shirin Ƙara Kuɗin Wutar Lantarki
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Ba Ta Da Shirin Ƙara Kuɗin Wutar Lantarki

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ba ta da wani shiri na ƙara kuɗin wutar lantarki a halin yanzu, tana mai jaddada cewa abin da ta fi bai wa muhimma...

Read More
Gwamnatin Kano Ta Miƙa Takardun Mallakar Filaye Ga Masu Bai Wa Gwamna Shawara da Masu Ɗauko Rahoto
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Kano Ta Miƙa Takardun Mallakar Filaye Ga Masu Bai Wa Gwamna Shawara da Masu Ɗauko Rahoto

Gwamnatin Jihar Kano ta miƙa takardun mallakar filaye (Certificate of Occupancy – C of O) ga masu bai wa gwamna shawara da kuma masu ɗauko rahoto ...

Read More
Oluremi Tinubu Ta Nemi Tallafin Saudiyya Don Faɗaɗa Ilimin Almajirai
Labaran gida, Babban Labari

Oluremi Tinubu Ta Nemi Tallafin Saudiyya Don Faɗaɗa Ilimin Almajirai

Matar Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira ga Masarautar Saudiyya da ta tallafa wa Najeriya wajen faɗaɗa damar samun ilimin zamani ga a...

Read More
Tsagin Kabiru Turaki na PDP Ya Miƙa Sunan Jonathan Ga INEC a Matsayin Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na 2027
Babban Labari, Siyasa

Tsagin Kabiru Turaki na PDP Ya Miƙa Sunan Jonathan Ga INEC a Matsayin Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na 2027

Tsagin jam'iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Kabiru Turaki ya sanar da cewa ya miƙa sunan tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ga Hukumar Zaɓe M...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Kuɓutar da Mutane 14 Daga Hannun Masu Garkuwa a Edo
General

Sojojin Najeriya Sun Kuɓutar da Mutane 14 Daga Hannun Masu Garkuwa a Edo

Dakarun Runduna ta 4 ta Sojojin Najeriya sun yi nasarar kuɓutar da fararen hula 14 daga hannun masu garkuwa da mutane bayan wani samame da suka kai a...

Read More
Tyla Ta Fasa Zuwa Najeriya Domin Taron Waƙoƙinta
Nishadi

Tyla Ta Fasa Zuwa Najeriya Domin Taron Waƙoƙinta

Tyla ta cire Najeriya daga cikin jerin ƙasashen da za ta ziyarta a rangadin duniya da ta shirya domin tallata sabon kundin waƙoƙinta.Da farko, an t...

Read More
Mun Ƙi Musanya Fursunoni Da Masu Garkuwa Da Ɗaliban Oyo
Babban Labari, Tsaro

Mun Ƙi Musanya Fursunoni Da Masu Garkuwa Da Ɗaliban Oyo

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta ƙi amincewa da buƙatun masu garkuwa da mutanen da suka sace ɗalibai da malama...

Read More
An Yi Garkuwa Da Ɗan Jamus A Jamhuriyar Nijar
Labaran Ketare

An Yi Garkuwa Da Ɗan Jamus A Jamhuriyar Nijar

Rahotanni sun bayyana cewa wasu da ake zargin mayaƙan ƙungiyar Islamic State in the Greater Sahara (ISGS) sun yi garkuwa da wani ɗan ƙasar Jamus m...

Read More
Biyan Bashi Ne Ke Laƙume Kuɗaɗen Da Aka Tara Bayan Janye Tallafi – Ministan Kuɗi
Labaran gida, Babban Labari

Biyan Bashi Ne Ke Laƙume Kuɗaɗen Da Aka Tara Bayan Janye Tallafi – Ministan Kuɗi

Ministan Kuɗin Najeriya, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa mafi yawan kuɗaɗen da gwamnati ta samu bayan cire tallafin man fetur da gyaran tsarin canji...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka