Da Dumi Dumi
Sheikh Yahya Jingir: “Ba Tinubu nake tallatawa, Musulunci nake tallatawa”
Sheikh Yahya Jingir ya bayyana cewa ba ya tallata Shugaba Bola Ahmed Tinubu, sai dai yana tallata abin da ya yi imani da shi na Musulunci.Malamin ya bayyana hakan ne a wata hira da BBC, inda ya ce Kun...
Karanta Kai Tsaye
Shugaban KanInvest Ya Karɓi Tsoffin Shugabannin PDP 11 Da Suka Koma APC
Shugaban Hukumar Bunƙasa Zuba Jari ta Kano (KanInvest), Dr. Muhammad Nazir Halliru, ya karɓi tawagar tsoffin shugabannin jam’iyyar PDP daga mazabu 11 na Ƙaramar Hukumar Nassarawa, waɗanda suka f...
Karanta Kai Tsaye
Shekarau Ya Dauki Nauyin Karatun Dalibai 830 da Suka Kammala NCE a Kano
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Sanatan Kano ta Tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya dauki nauyin karatun dalibai 830 da suka kammala karatun NCE a Community College of Education da ke Kano.An ga...
Karanta Kai Tsaye
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki Kan Rashin Cika Yarjejeniyar 2025
Ƙungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU) ta umarci rassanta da ke jami’o’i 20 da su fara shirye-shiryen shiga yajin aikin gama-gari, bisa zargin cewa gwamnatin tarayya da wasu gwamnatocin j...
Karanta Kai Tsaye
Rashin Aikin Yi Ga Matasa Ya Ƙaru a Duniya – ILO
Ƙungiyar Ƙwadago ta Duniya, ILO, ta ce yawan matasan da ba su da aikin yi ya ƙaru a duniya a shekarar 2025, musamman a ƙasashen da ke da ƙarfin tattalin arziki, a daidai lokacin da fasahar Artifi...
Karanta Kai Tsaye
AUG 12: Tinubu Ya Amince da Tsarin Zuba Jari Dala Biliyan 50
AUG 12: Gwamnatin Tarayya Ta Haɗa Gwiwa da USDA Don Ƙarfafa Kamun Kifi da Kiwo a Najeriya
AUG 12: Osun: IGP Disu Ya Tura DIG Ishyaku Mohammed Jagorantar Tsaron Zaben Gwamna
AUG 12: . Ayyukan Tinubu sun nuna cancantar sake zaɓensa a 2027 – Fadar Shugaban Ƙasa
AUG 12: NiMet ta yi gargadin yiwuwar ambaliya a Kaduna, Sokoto, Zamfara da wasu jihohi 10 2. Kaduna, Sokoto, Zamfara na cikin jihohi 13 d
AUG 12: Barcelona ta kara mika tayin €60m kan dan wasan Manchester City Rodri
AUG 11: Kotun tafi da gidanka ta REMASAB ta hukunta Domino’s Pizza, FCMB, Jalsa Shop da Nasarawa Suya Spot kan karya dokokin tsafta da daurin sati biyu ko biyan tara
AUG 11: Bangaren kirkire - kirkire shine kamfanin man fetur na biyu wajen Samar da kudin Shiga da aiyukan yi a Najeriya - Lai Muhammad
AUG 11: Shugaban Chadi Ya Sanar da Afuwa ga Wasu Fursunoni Domin Ƙarfafa Sulhu
AUG 11: NHRC Ta Yi Allah-wadai da Kalaman Sheikh Jingir, Ta Buƙaci A Gurfanar da Shi